Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai

| |times read : 377
  • Post on Facebook
  • Share on WhatsApp
  • Share on Telegram
  • Twitter
  • Tumblr
  • Share on Pinterest
  • Share on Instagram
  • pdf
  • Print version
  • save

Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai

Godiya ta tabbata ga Allah, kamar yadda yake ma’abocinta, tsira da amincin Allah su tabbata a kan Manzonsa da Imamai alayensa tsarkaka.

{Ya ce: Ya Ubangiji! Ka yalwata mani kirjina. Kuma ka saukake mani al’amarina. Kuma ka warware mani wani kulli daga harshena. Su fahimci maganata.} Da Ha: 25-28.