Auratayya Tsakanin Shi’a Da Sunnah

| |times read : 284
  • Post on Facebook
  • Share on WhatsApp
  • Share on Telegram
  • Twitter
  • Tumblr
  • Share on Pinterest
  • Share on Instagram
  • pdf
  • Print version
  • save

Auratayya Tsakanin Shi’a Da Sunnah

Mene ne ra’ayin shari’a game da al’amarin auren mutum dan Sunnah a gidan ‘yan shi’a? Shin wannan abin mai yiwuwa ne? Idan amsar eh ce, to mene ne sharuddan da za a gindaya a kan haka? Ni dai na taba jin an ce irin wannan auren haramun ne.

 

Da Sunansa Madaukaki

Wannan auren halastacce ne, domin musulunci shi ne sharadin ingancin aure, kuma yana hakkakuwa ga duk wanda ya furta kalmar shahada.